iqna

IQNA

gwamnatin Faransa
Tehran (IQNA) Ayatollah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewa har kullum kasashen yammacin duniya suna bin salon siyasar munafunci da harshen damo ne.
Lambar Labari: 3486056    Ranar Watsawa : 2021/06/28

Tehran (IQNA) Gwamnatin Faransa ta rufe daruruwan shagunan musulmi bisa zarginsu da alaka da masu tsatsauran ra’ayi.
Lambar Labari: 3485619    Ranar Watsawa : 2021/02/04

Tehran (IQNA) kwamitin malaman musulmi na duniya ya gargadi gwamnatin kasar Faransa kan yin shigar shugula a cikin harkokin musulmi.
Lambar Labari: 3485585    Ranar Watsawa : 2021/01/24

Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Faransa ta sanar da daukar matakin rufe wasu masallatai guda tara na musulmin kasar.
Lambar Labari: 3485559    Ranar Watsawa : 2021/01/16

Tehran (IQNA) Kungiyar Human Rights Watch Ta zargi gwamnatin Faransa da kirkiro sabbin dokoki da nufin galaza wa musulmin kasar.
Lambar Labari: 3485552    Ranar Watsawa : 2021/01/13

Tehran (IQNA) shugaban kasar Masar Abdulfattah Al-sisi ya sheda wa Macron na Faransa cewa, abubuwa da suke da alaka da ubangiji suna da tsarki da kuma daraja.
Lambar Labari: 3485441    Ranar Watsawa : 2020/12/08

Tehran (IQNA) ma’aiktar harkokin wajen kasar Iran ta kirayi jakadan kasar Faransa da ke Tehran, domin mika masa sako na bacin rai dangane da cin zarafin manzon Allah (SAW) a kasar Faransa.
Lambar Labari: 3485309    Ranar Watsawa : 2020/10/27

Tehran (IQNA) Faransa tana shirin korar wasu musulmi da ta kira da masu tsatsauran ra'ayi.
Lambar Labari: 3485290    Ranar Watsawa : 2020/10/19